Faransa
Hollande ya bukaci a yi wa gwamnati garambawul
Yanzu haka dai Firaministan kasar ta Faransa Manuel Valls ya soma tattaunawa da mukarrabansa kan yadda zai kafa sabuwar gwamnati kamar dai yadda shugaban kasa Francois Hollande ya bukace shi ya yi.
Wallafawa ranar:
Talla
To sai dai tuni aka tabbatar da cewa ministan kudin kasar Arnaud Montebourg ba zai ci gaba da rike mukaminsa a sabuwar gwamnatin da za a kafa ba.
Fransa dai na fama da matsalar tattalin arziki lamarin da ya yi sanadiyyar korar tube tsohon Firaminista da kuma danka ragamar a hannun Manuel Valls yau kusa da watanni 4 da suka gabata.
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu