CAN 2015
Rwanda ta kalubanci CAF
Kasar Rwanda ta kalubalanci hukuncin dakatar da ita daga shiga fafatawar wasannin neman gasar cin kofin Afrika a badi akan ta yi amfani da Dan wasa Dady Birori, wanda ke da mallakin shedar zama dan kasar Rwanda da Jamhuriyyar Congo. Rwanda tace dan wasan ya riga zama dan kasarta kafin samun shedar zaman dan DRC.
Wallafawa ranar:
Talla
Amma CAF tace a binciken da ta gudanar ta gano akwai sabani daga bayanan ranar haihuwar dan wasan a takardunsa na Congo da Rwanda.
A ranar Lahadi ne hukumar Kwallon Afrika CAF ta dakatar da Rwanda wanda hakan kuma ya ba Congo nasara domin
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu