CAF
Ebola: CAF ta dauke wasanni a Liberia da Saliyo
Hukumar kwallon Afrika CAF ta dauke wasanninta na neman shiga gasar cin kofin Afrika a kasashen Guinea da Liberia da Saliyo saboda barazanar Ebola da ke kisan jama’a a kasashen. CAF ta bukaci kasashen uku su yi shawarar kasashen da suke son a dawo da wasanninsu.
Wallafawa ranar:
Talla
Kasar Ghana ta amince ta karbi bakuncin Saliyo a fafatawar da zata yi da Jamhuriyyar Congo. Tuni Liberia ta haramta wasannin kwallo a kasar.
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu