Isa ga babban shafi
EU

An bawa Kungiyar Tarayyar Turai Lambar Yabo ta zaman lafiya a hukumance

An bawa Kungiyar Tarayyar Turai ta EU Lambar Yabo ta wanzar da zaman lafiya a hukumance a yau Litinin, a wani yunkurin nuna kokarin da kungiyar ta yi na mayar da yankin daga fagen yaki zuwa nahiya mai zaman lafiya.

Tutar Kungiyar Tarayyar Turai
Tutar Kungiyar Tarayyar Turai
Talla

Lambar yabon an ba da ita ne a idon wasu daga cikin shugabannin kungiyar, wadanda suka hada da Shugaban EU, Herman Van Rompuy, Shugaban Kwamitin Kungiyar, Jose Manuel Barroso da kuma shugaban ‘Yan majalisun kungiyar, Martin Schulz.

Shugaban kwamitin dake bada kyautar ne dan kasar Norway, Thorbjoern Jagland ya mika lambar yabon ga kungiyar.

 

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.