Isa ga babban shafi
EU-Girka

Kasashen Turai sun amince da yarjejeniyar sake ba Girka Tallafi

Ministocin Kudaden kungiyar kasashen Turai, tare da Hukumar Bada Lamuni ta Duniya, sun amince da yarjejeniyar gaggauta bai wa kasar Girka karin tallafin kudade. A karkashin yarjejeniyar, za su zabtare euro biliyan 40 na bashin da ake bin kasar, wanda zai bayar da damar mikawa kasar rancen euro Biliyan 44.

Shugaban kungiyar Turai, Jean-Claude Juncker, da Ministan Kudin Girka Yannis Stournaras, da shugaban Bankin Turai Mario Draghi, a Birnin Brussels.
Shugaban kungiyar Turai, Jean-Claude Juncker, da Ministan Kudin Girka Yannis Stournaras, da shugaban Bankin Turai Mario Draghi, a Birnin Brussels. REUTERS/Yves Herman
Talla

Shugaban bankin kasashen Turai, Mario Draghi, yace matakin zai dada karfafa kasashen Turai da kuma Girka.

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.