Isa ga babban shafi
EU

Jean-Claude Juncker yace zai yi murabus

Shugaban Ministocin Kungiyar kasashen Turai, Jean-Claude Juncker, ya sanar da cewar zai sauka daga mukamin sa a karshen wanna watan. Juncker wanda shi ne Firministan kasar Luxembourg, yace tuni ya shaidawa takwarorinsa, cewar zai aje mukamin sa a karshen Disemba zuwa farkon Janairu.

Firaministan luxembourg Jean-Claude Juncker
Firaministan luxembourg Jean-Claude Juncker REUTERS/Sebastien Pirlet
Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.