Nijar
Nijar ta tabbatar da mutuwar Sojojinta 46
Hukumomin Jamhuriyar Nijar sun tabbatar da mutuwar Sojojin kasar 46 wadanda kungiyar Boko Haram ta kashe a harin da aka kai musu a karshen mako. Ministan cikin gida Hassoumi Massaodou wanda ya ziyarci Karamga inda sojojin suke ya yi bayani a cikin rahoton da Koubra Illo ta aiko daga Yamai fadar gwamnatin kasar.
Wallafawa ranar:
Talla
Rahoto: Nijar ta tabbatar da mutuwar Sojojinta 46
Ministan ya ce Sojoji 9 suka samu rauni, kuma 32 ne suka bace. Amma dakarun Nijar sun kasha Mayakan Boko Haram kimanin 156
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu