Najeriya: Ƴan bindiga sun kashe mutane tare da kona ƙauyuka a jihar Sokoto
Ƴan bindiga a jihar Sokoto da ke Arewacin Najeriya ‘sun kai hare-hare wasu ƙauyukan ƙaramar hukumar Isa tare da da kisan gwamman mutane. Rahotanni sun ce ƴa ta'addan sun kona ƙauyen Shalla baki daya. Ku latsa alamar sauti domin sauraren ƙarin bayani a rahoton Faruk Muhammad Yabo.
Wallafawa ranar:
Kunna - 01:37