RAHOTO
Ruwan sama ne ya janyo tserewar fursunoni a gidan yarin Neja - Rahoto
Fursunoni 119 ne suka tsere daga wani tsohon gidan gyaran hali a karamar hukumar Suleja ta jihar Neja da ke tarayyar Najeriya, sakamakon rusawar katangar gidan a ranar Laraba.
Wallafawa ranar:
Kunna - 01:30
Talla
Rahotanni sun ce, rushewar katangar na da nasaba ne da mamakon ruwan saman da ya haddasa ambaliyar ruwa a yankin.
Hukumomin kasar sun ce kawo yanzu dai an samu nasarar mutum 10 daga cikin su, yayin da ake ci gaba da laluben sauran.
Shiga alamar sauti, domin sauraron cikakken rahoton Isma'il Karatu Abdullahi.
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu