Rahoto
Halin da masu ciwon siga ke ciki a Najeriya
RFI Hausa ta zanta da wasu mutane a Najeriya da ke fama da cutar siga, inda suka shaida mata irin halin da suke ciki a daidai lokacin da Majalisar Dinkin Duniya ta kebe ranar 14 ga watan Nuwambar kowacce shekara a matsayin ranar yaki da cutar.
Wallafawa ranar:
Kunna - 03:02
Talla
Ku latsa alamar sauti domin sauraren cikakken rahoton Ahmad Alhassan daga Yola
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu