Isa ga babban shafi

Cutar koda na kara kamari a wasu jihohin Najeriya

A jihohin jihohin Borno da Yobe dake Najeriya, ana samun karuwar mutanen dake mutuwa da cutar Koda saboda rashin kudaden da ake biya wajen musu wanki ko kuma ‘dialysis’ a asibiti. 

Dakin kula da masu fama da ciwon koda a wani asibitin koyarwa na Joba da ke kudancin Khartoum na kasar Sudan kenan.
Dakin kula da masu fama da ciwon koda a wani asibitin koyarwa na Joba da ke kudancin Khartoum na kasar Sudan kenan. AFP - -
Talla

Sai dai yayin da al'ummar jihar Borno wadanda su ka fi fama da matsalar ke rasa magungunan da kulawar da suke bukata, a jihar Yobe hukumomi sun samar da sauki wajen kulawa da ma su fama da wannan cutar ta koda, abinda ya sa al'ummomin wasu jihohin ma ke zuwa su na mora. 

Shiga alamar sauti, domin sauraron rahoton Bilyaminu Yusuf. 

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.