Thailand
Sojoji sun rusa Majalisar Dattawan kasar Thailand
Babban kwamandan sojojin Thailand wanda ya jagoranci juyi mulki a kasar Janar Chan O-Chan, a yau asabar ya sanar da rusa majalisar dattawan kasar tare da mayar da illahirin ikon zartaswa a hannun sojojin kasar.
Wallafawa ranar:
Talla
Har ila yau rundanar sojan ta tabbatar da cewa yanzu haka tubabbiyar Firaminsitar kasar Yingluck Shinawatra da wasu manyan jami’an gwamnatinta na tsare a hannunsu.
To sai dai yanzu haka dubbaun mutane ne ke ci gaba da gudanar da zanga-zangar adawa da juyin mulkin da sojojin suka yi.
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu