Rasha ta zargi Amurka akan kudirin Syria
Kasar Rasha ta zargi Amurka da yunkurin bata mata suna dan amincewa da kudirin Majalisar Dinkin Duniya mai tsauri kan kasar Syria. Ministan harkokin wajen kasar, Sergei Lavrov ya bayyana haka, inda ya ke cewa, Amurkawan sun sanar da cewar idan Rasha ba za ta goyi bayan kudirin Majalisar Dinkin Duniya ba, zasu janye daga aikin da suke a hukumar hana yaduwar makamai masu guba.
Wallafawa ranar:
Lavrov yace, idan kawayen su ya rufe kan dole sai an kawar da shugaba Bashar al Assad daga karaga, don nuna karfinsu, amma ba wai don warware matsalar makami mai guba da ke gabansu ba.
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu