Bankin Duniya ya ce matsalar mai Arziki da Tallaka na barazana ga kawar da Ebola
Shugaban Bankin Duniya Jim Yong Kim ya ce rashin daidaito a tsakanin masu arziki da matalauta na daga cikin dalilan da suka sa aka kasa shawo kan cutar Ebola
Wallafawa ranar:
Jim wanda ke gabatar da jawabi a jami’ar Howard da ke Amurka, ya ce akwai bukatar da daukar matakai domin shawo kan cutar.
Cutar Ebola dai ta yita hallaka mutane daga kassahe da daman a Nahiyar Afruka ta yamma, ciki hadda kasashen Guinea da Liberiya da Najeriya da dai sauransu.
A bayan nan kuma Hukumar Lafiya ta majalisar dunkin Duniya ta bayyana cewar mai yuwa ne a farkon shekara mai kamawa ne, za’a fara amfani da Cutar Ebola a matsayin na farko da aka fara amfani da shi a Duniya, bayan da masana harhada magunguna suka kwashe Makwanni suna bincike akan Cutar da ke saurin hallaka dan Adam.
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu