Isa ga babban shafi
Rasha

Putin ya nemi ‘Yan adawa su kauce wa kutsen da Turawa ke yi a siyasar Rasha

Shugaban Kasar Rasha, Vladimir Putin, ya soki ‘Yan adawar kasar da ke karbar kudade daga kasashen waje don haifar da rudani, inda ya ke cewa ba za su bari kasashen Turai su tilasta wa kasar Dimokuradiyya ba.

Shugaban kasar Rasha Vladimir Putin
Shugaban kasar Rasha Vladimir Putin REUTERS/Grigory Dukor
Talla

Yayin da ya ke jawabin sa na farko ga Yan kasar, tun dawowar sa karagar mulki, shugaba Putin ya bukaci al’ummar kasar da su kara yawan haihuwan yara, don kara yawan al’ummar kasar.

Shugaban ya kuma bukaci Majalisar kasa ta yi dokar hana ‘Yan kasar mallakar asusun ajiya a kasashen waje.

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.