Najeriya
‘Yan gudun hijira a Najeriya sun fara samu tallafi
Kwamitin na musamman da shugaban Najeriya Goodluck Jonathan ya kafa domin kawo dauki ga dubban mutanen da ke tserewa sakamakon hare-haren 'yan bindiga a sassan arewacin kasar, ya fara isar da kayan masarufi ga ‘Yan gudun hijira. Daga Bauchi Shehu Saulawa ya aiko da Rahoto.
Wallafawa ranar:
Talla
Rahoto: ‘Yan gudun hijira a Najeriya sun fara samu tallafi
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu