Najeriya
Mutane da dama sun mutu a hare haren Kaduna
Akalla mutane 82 aka tabbatar da mutuwarsu a tawayen hare haren da aka kai Jihar a Kaduna inda aka nemi a kashe Dahiru Bauchi da Janar Muhammadu Buhari tsohon shugaban kasa. Mahukuntan Jihar sun kafa dokar hana fita ta sa’o’I 24. Daga Kaduna wakilinmu Abdullahi Alasan ya aiko da Rahoto.
Wallafawa ranar:
Talla
Rahoto: Mutane da dama sun mutu a hare haren Kaduna
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu