Isa ga babban shafi

Kungiyar UFPR a Nijar ta amsa kiran ajje makamai don sasantawa da gwamnati

Kungiyar UFPR mai gwagwarmaya da makamai akan iyakar Nijar da Libiya, ta karbi kiran mahukuntan kasar ta Nijar da suka nemi ta ajiye makamai don shiga a dama da su wajan gina kasa.

Mayakan 'yan tawayen UFPR masu rike da makamai akan iyakar Nijar da Libya.
Mayakan 'yan tawayen UFPR masu rike da makamai akan iyakar Nijar da Libya. © UFPR
Talla

Rahotanni daga makusantan jagoran kungiyar Mahmudu Salah, sun ce shi da tawagarsa sun sauka a birnin Yamai inda za su gana da gwamnati, ga rahoton Umar Sani daga Agadas.

Ku latsa alamar sauti don sauraron cikakken shirin.............

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.