Isa ga babban shafi

Nijar ta fito da wani tsari domin tanttance makaman da ke hannun jama’a

A jamhuriyar Nijar gwamnatin kasar ta fito da wani tsari da zai ba ta damar tantance makaman da ke hannun jama’a farar hula.  

Wasu daga cikin makamai da aka gano a hannun jama'a
Wasu daga cikin makamai da aka gano a hannun jama'a AP
Talla

Shirin na daga cikin kokarin da hukumomin kasar ke yi don karfafa tsaro a kasar a daidai lokacin da yankin na sahel ke fama da matsalar ta’addanci. 

Jamhuriyar Nijar na da fadin kasa kimanin kilomita miliyan 1.2, fiye da ninki biyu na babban birnin kasar Faransa. A daya bangaren kuma, an kiyasta yawan mutanenta a shekarar 2018 a cikin mutane miliyan 22 kacal, wadanda akasarinsu suka hade a kudu, a cikin kogin Neja.

Taswirarar kasar Nijar
Taswirarar kasar Nijar © RFI

Abubuwa masu zuwa suna taimakawa wajen ƙarfafa fataucin bindigogi a wannan yanki na Afirka sun hada da:

‘Yan tawayen da suka biyo baya a arewa da gabashin kasar;

     ballewar gwamnatin Gaddafi a shekarar 2011.

Daga Yamai wakilinmu BARO ARZIKA ya aiko da wannan rahoton. 

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.