Isa ga babban shafi

Ma’aikata a Jamhuriyar Nijar na nuna fargaba game da makomarsu bayan ritaya

A yayin da aka gudanar da bukukuwan ranar ma’aikata ta duniya a jiya litinin, mafi yawan ma’aikata a Jamhuriyar Nijar suna nuna fargaba ne a game da makomarsu bayan sun je ritaya, wannan kuwa lura da yadda tsarin biyan fansho ke tattare da matsaloli a kasar.  

Wasu ma'aikatan lafiya a Jamhuriyar Nijar.
Wasu ma'aikatan lafiya a Jamhuriyar Nijar. © solthis.org
Talla

Kungiyoyin kwadago tsawon shekaru a kasar ta Nijar  sun koka da rshin ko in kula daga bangaren hukumomi dangane da abinda ya shafi makomarsu.

Unguwar Yantala a birnin Yamai
Unguwar Yantala a birnin Yamai © Wikimedia

A wasu biranen kasar ta Nijar,an gudanar da gangami na fadakar da jama'a kan alfanun wanan rana.

Wakilinmu na Damagaram Ibrahim Malam Tchilo ya aiko mana wannan rahoton.   

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.