Isa ga babban shafi
Burkina Faso

Burkina ta fara binciken sanadin mutuwar Sankara

Kasar Burkina faso ta kaddamar da bincike domin gano dalilin kisan tsohon shugaban kasar Thomas Sankara a shekarar 1987 kamar yadda iyalansa suka bukata. Lauyan iyalan tsohon shugaban Benewende Sankara ya ce wani alkalin soja ne ke gudanar da binciken yanzu haka.

Hoton Thomas Sankara, à Ouagadoudou kasar Burkina Faso
Hoton Thomas Sankara, à Ouagadoudou kasar Burkina Faso AFP
Talla

A farkon wannan watan na Maris ne gwamnatin Burkina Faso ta bayar da umurnin tono gawar shugaban domin gudanar da bincike.

Hambararren shugaban kasar ne Blaise Campaore ake zargi da kashe Sankara, yayin juyin mulkin da ya kawo shi karagar kasar.

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.