FIFA
Blatter : Ina da tabbacin zan lashe zaben FIFA
Shugaban hukumar FIFA Sepp Blatter ya ce yana da tabbacin zai lashe zaben shugabancin hukumar da za a gudanar a jibi ranar Juma’a 29 ga wannan watan na Mayu. Blatter na neman wa’adin shugabanci na 5 ne amma zai fafata ne da mataimakinsa na yankin Asiya Yariman Jordan Ali bin al Hussein.
Wallafawa ranar:
Talla
Ana ganin Blatter zai fuskanci kalubale daga wakilan Turai da ke adawa da manufofinsa, musamman badakalar rashawa da ta dabaibaiye hukumar.
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu