Wasanni
Zaben shugabannin hukumar kwallon kafan Najeriya 30 ga watan satumba
A Tarayyar Najeriya inda hukumar kwallon kafa ta kasar NFF ta bayyana ranar 30 ga wannan wata na satumba a matsayin sabuwar ranar da za a gudanar da zaben sabbin shugabannin hukumar mai fama da rikici kamar dai yadda FIFA ta bukaci a yi.
Wallafawa ranar:
Talla
Tuni dai aka kafa sabon kwamitin zabe da kuma kwamitin daukaka kara wadanda aka dorawa nauyin shirya wadannan zabubuka da ake fatar za su kawo karshen rikicin shugabancin da ya dabaibaye hukumar.
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu