Isa ga babban shafi
Nijar

Ma’aikatun raya karkara sun shiga yajin aiki a Nijar

Ma'aikatan da ke aiki a ma’aikatun raya karkara a Jamhuriyar Nijar da suka hada malaman gona da kuma likitocin dabbobi, sun soma wani yajin aikin na tsawon kwanaki 3, inda suke neman gwamnati ta cika alkawalin da ta dauka a karkashin wata yarjejeniya da suka kulla da a baya. Ma’aikatan dai sun yi barazanar rike alkaluman na irin ayyukan da suke gudanarwa, wadanda gwamnatin ke bukata domin sanin bukatun al’umma. Daga Damagaram, wakilinmu Ibrahim Malam Chilo ya aiko da Rahoto.

Karkara a yankin Zinder a kasar Jamhuriyyar Nijar
Karkara a yankin Zinder a kasar Jamhuriyyar Nijar Sayouba Traoré/RFI
Talla

02:56

Nijar: Ma’aikatun raya karkara sun shiga yajin aiki a Nijar

Ibrahim Malam Tchillo

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.