Nijar
Matsalar Cutar yoyon Fitsari a Nijar
A ranar 27 ga watan Mayu ake tunawa da mata masu yoyon fitsari a duniya, kuma a Jihar Maradi a Jamhuriyar Nijar, an kaddamar da sabuwar Asibiti da za ta kula da wadannan Mata da ke fama da cutar yoyon fitsari. Wakilinmu Salisu Issa ya aiko da Rahoto.
Wallafawa ranar:
Talla
Rahoto: Matsalar Cutar yoyon Fitsari a Nijar
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu