Nijar
Likitoci sun shiga yajin aiki a Nijar
Likitoci da ma'aikatan jinya a Nijar sun shiga wani yajin aikin kwanaki biyu don nuna fushinsu game da bukatunsu da har yanzu babu labari tsawon lokaci, da kuma sauran matsaloli masu tarin yawa da suke bukata gwamnati ta biya masu. Ibrahim Malam Tchillo ya aiko da Rahoto daga Damagaram.
Wallafawa ranar: Chanzawa ranar:
Talla
Rahoto: Likitoci sun shiga yajin aiki a Nijar
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu