Isa ga babban shafi
Nijar

Ana fama da matsalar Lantarki a Nijar

A lokacin zafi yawancin Jihohin Nijar suna fama da matsalar rashin wutar lantarki da ke fitowa daga Tarayyar Najeriya inda ko a jiya Alhamis a jihohi bakwai cikin jihohi 8 na Nijar babu Lantarkin, wannan babbar matsalace da ke mayar da hannun agogo baya, a fannin rayuwar al’ umma da tattalin arzikin mutane, idan aka yi la’akari da dimbin hasarar da rashin wutar ke janyo wa. Wakilinmu daga Maradi ya aiko da Rahoto.

Turakun Wutar Lantarki
Turakun Wutar Lantarki REUTERS/Vasily Fedosenko
Talla

03:00

Rahoto: Ana fama da matsalar Lantarki a Nijar

Salisu Isah

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.