RAHOTO
Wata sabuwar cuta ta kashe mutane 100 a Gombe
Majalisar Wakilan Nigeria ta umurci hukumomin lafiyar kasar su gaggauta daukar matakan dakile wata cutar da ta kunno kai a Karamar Hukumar Nafada ta jihar Gombe wacce har yanzu ba a gano kanta ba.
Wallafawa ranar:
Kunna - 03:01
Talla
Hakan na zuwa bayan cutar ta yi sanadiyyar mutuwar kusan mutane 100 ya zuwa yanzu, mafi yawansu yara da matasa.
Bayanai sun tabbatar da cewa, mazauna garin na ci gaba da rokon hukumomi su kai musu dauki cikin gaggawa.
Shiga alamar sauti domin saurarn rahoton Ibrahim Malam Goje.
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu