Najeriya
‘Yan gudun Hijira a Nasarawa na son komawa gida
Daruruwan ‘yan gudun hijira wadanda rikice-rikicen kabilanci da sauran tashe tashen hankula suka raba da mahalansu, ke ci gaba da rayuwa a cikin hali na turaddadi a Jihar Nasarawa da ke Tarayyar Najeriya sakamakon rashin muhalli a daidai wannan lokaci na farko damina, yayin da kuma da dama daga cikinsu ke fatar komawa gida domin jefa kuri’unsu a zabubuka masu zuwa. Muhammad Tasiu Zakari ya aiko da rahoto daga Nasarawa.
Wallafawa ranar:
Talla
‘Yan gudun Hijira na cikin mawuyacin hali a Nasarawa
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu