Najeriya
Jama'ar Mubi sun fara komawa garinsu
Sojoji sun tabbatar da kwace ikon garin Mubi da ma wasu kananan Hukumomi a Jihar Adamawa daga hannun Mayakan Boko Haram. Wakilin RFI Hausa a Yola Kabir Arayu ya ziyarci Garin ya kuma aiko da rahoto.
Wallafawa ranar:
Talla
Boko Haram: Sojoji sun kwace Mubi
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu