Najeriya
Mutanen kudancin Borno zasu samu tallafi
Majalisar Dinkin Duniya ta bullo da wani shirin kawo dauki ga al'ummomin Chibok da kewaye a kudancin jihar Borno a Najeriya, al'ummomin da ke fuskantar matsaloli na abubuwan more rayuwa da kiwon lafiya da abinci, sakamakon matsaloli na tsaro. Wakilin mu Shehu Saulawa ya kimanta wannan taimakon da muhimmancinsa a cikin rahoton da ya aiko.
Wallafawa ranar:
Talla
Rahoto: Mutanen kudancin Borno zasu samu tallafi
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu