Burundi
Yan adawa za su sake gudanar da zanga zanga a Burundi
Yan adawar kasar Burundi zasu sake kaddamar da zanga zangar a yau dinan don nuna rahsin amincewa da shirin shugaban kasar na neman wa’adi na uku.
Wallafawa ranar:
Talla
Shugaba Pierre Nkurunziza yace gwamnatin sa zata dauki masu zanga zangar a matsayin masu bore ko kuma yan tawaye.
Hakan dai na nuni da cewa akoi shugabanin Afrika dake cigaba da daukar matakai na kin sauka daga kagaragar mulki, wanda yi haka ya sabawa kudin tsarin mulki kasar.
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu