Burkina Faso
Gwamnati ta rufe makarantun a Burkina Faso
Gwamnatin Burkina Faso ta rufe makarantun Boko har da Jami’oi daga yau Litinin bisa fargabar ballewar rikici da zai iya biyo bayan zaman yan majalisu kasar dama zaben raba gardama da zai ba shugaba Blaise Compaore damar sake tsayawa takara a zaben 2015.
Wallafawa ranar:
Talla
Blaise Compaore wanda ya kwashe shekaru 27 a kan karagar mulkin kasar na fatar gani daukacin yan kasar sun bayar da goyan baya zuwa gare shi,
kasashen da Kungiyoyin duniya na cigaba da yi kira zuwa Gwamantin kasar na gani ta soke batun yiwa kudin tsari mulki kasar gyara.
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu