Burkina Faso
Sojoji na ci gaba da bore a kasar Burkina Faso
Rahotanni daga kasar Burkina Faso, sun ce sojin kasar dake bore kan albashi, sun yi ta harbi sama da kuma kwace motoci, da dibar ganima a shagunan dake kudancin kasar.Wani shaidan gani da ido, ya ce wasu kananan sojoji sama da 300 sukayi zanga zangar, inda suke ta razana jama’a da harbe harbe.
Wallafawa ranar: Chanzawa ranar: