Nijar
Nazarin yaki da yawan mace macen mata a Nijar
Kwararri kan sha’anin kiwon lafiya daga ciki da kuma waje, na gudanar da wani taro na tsawon kwanaki 3 a birnin Yamai na Jamhuriyar Nijar, domin samar da sabbin dubaru kan yadda za a rage yawan mutuwar mata musamman lokacin da suke dauke da juna biyu. Ko baya ga masana sha’anin kiwon lafiya, har ila yau taron na samun halartar sarakunan gargajiya, shugabannin addinai da kuma kungiyoyin fararen hula. Daga birnin Yamai, Sule Maje ya aiko da Rahoto.
Wallafawa ranar:
Talla
Rahoto: Nazarin yaki da yawan mace macen mata a Nijar
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu