Brazil
An zabi Bebeto a kwamitin shirya gasar cin kofin duniya a Brazil
A Kasar Brazil an zabi Bebeto tsohon dan wasan ksar a matsayin mamban kwamitin shirya gudanar da gasar cin kofin Duniya da Brazil zata dauki nauyi a shekarar 2014. Inda zai yi aiki tare da Ronaldo.
Wallafawa ranar: Chanzawa ranar:
Talla
Ronaldo ya shaidawa manema labarai jin dadinsa game da zaben Bebeto a kwamitinsu .
A jiya Alhamis ne dai Bebeto ya cika shekaru 48 na haihuwa, wanda yana cikin tawagar ‘yan wasan Brazil da suka lashe kofin Duniya a shekarar 1994. A shekarar 2002 ne Bebeto ya ritaya daga kwallon kafa.
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu