Isa ga babban shafi

Mahukuntan Nijar na kokarin dakile fasa-kaurin kwayoyi zuwa arewacin Afirka

An fara samun karuwar fasa-kaurin muggan kwayoyi tsakanin jihar Agadas da ke arewacin Jamhuriya Nijar da yankin arewacin nahiyar Afirka, wata matsala da ake dangantawa da soke dokar da ta haranta safarar bakin-haure da mahukuntan soji suka yi a Kasar ta Nijar.

Tarin hodar Ibilis da mahukunta suka kwace.
Tarin hodar Ibilis da mahukunta suka kwace. REUTERS - STRINGER
Talla

Wasu alkalumma da gwamnatin sojin kasar ta Nijar ta fitar sun nuna cewar a tsakanin 2021 zuwa 2023, yawan kwayar da aka kama, ta kai ta kwatankwacin CFA biliyan 22.

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.