Har yanzu ba a biya wadanda bututun mai ya ratsa gonakinsu a Nijar ba
Kusan shekaru 2 kenan da aza aikin gina bututun mai daga Nijar zuwa Jamhuriyar Benin, amma har yanzu ba'a biya masu gonaki da gidajen da aikin ya ratsa ta kansu ba a Jihar Maradi, abinda ya sa yawancin mutanen suka bayyana cewar an hana su noman da suka dogara a kai wajen samun abinci, yayin da tuni wasu daga cikin su suka rasa rayukansu ba tare da karbar diyyar ba. Rukayya Abba Kabara na dauke da rahoto a kai
Wallafawa ranar:
Kunna - 03:00