Rahotanni
Gwamnatin Nijar ta soke tsarin sake bai wa ma'aikatan da suka yi ritaya aiki
A wani mataki na tsuke bakin aljihun gwamnati da wasu muhimman ma'aikatu, gwamnatin Nijar ta soke tsarin daukar ma'aikatan da suka yi ritaya daga aiki a matsayin 'yan kwantiragi domin gudanar da wasu ayyuka masu muhimmanci da babu masu yinsu.
Wallafawa ranar:
Kunna - 03:13
Talla
Matakin dai zai bai wa matasa damar samun guraben ayyukan yi.
Nasiru Sani na dauke da rahoto a kai...
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu