Isa ga babban shafi

Rahoto kan karancin makarantun koyar da masu lalura ta musamman a Nijar

A Jamhuriyyar nijar, sannu a hankali ana ci gaba da samun karin matasan da ke fama da lalura ta musamman ko kuma nakasa wadanda ke kokarin shiga makaranta domin samun ilimi.

Akwai dai karancin makarantun da ke koyar da masu nakasa ko lalura ta musamman a Nijar.
Akwai dai karancin makarantun da ke koyar da masu nakasa ko lalura ta musamman a Nijar. AFP - BOUREIMA HAMA
Talla

To sai dai kamar yadda za ku ji a wannan rahoton, a jihar Damagaram ko kuma Zinder babbar matsalar da ake fuskanta ita ce adadin dalibai masu irin wannan lalura da ke ci gaba karuwa a kowacce rana a bangare guda kuma ake fama da karancin makarantun da ke hidimar koyar da su ko kuma basu ilimin da suke bukata.

Zainab Ibrahim na dauke da karin bayani a wannan rahoto.

Ku latsa alamar sauti don sauraron cikakken rahoton.

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.