Gwamnatin Jamhuriyar Nijar ta lafta wa masu sana'ar kifi a Diffa haraji
Shugabannin sojin Jamhuriyar Nijar sun sanya sabbin haraji ga masu sana'ar kifi a yankin Diffa, abinda ya shafi masu kamun kifin da masu sayar da shi da kuma masu safararsa zuwa kasashen ketare. Nasiruddeen Muhammed na dauke da rahoto a kai
Wallafawa ranar:
Kunna - 03:05