RAHOTO
Ya kama a gaggauta samar da 'yan sandan jihohi a Najeriya - Uba Sani
Gwamnan jihar kaduna, Sanata Uba Sani ya dau alwashin kubutar da yara 'yan makaranta fiye da dari biyu da 'yan bindiga suka sace a jiya Alhamis a garin Kuriga da Ke karamar hukumar Chikun.
Wallafawa ranar:
Kunna - 01:32
Talla
Gwamnan ya yi kira da a gaggauta samar da 'yan sandan jihohi domin ta haka ne kadai za a samu mafita dangane da matsalar tsaro da a Ke fama da ita.
Gwamnan ya bayyana haka ne ya yin wata ziyara da ya kai garin.
Shiga alamar sauti, domin sauraron rahoton Aminu Sani Sado.
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu