Rahotanni
'Yan bindiga sun sace mutane da dama a kan hanyar Abuja zuwa Kaduna
Bayan kusan shekara guda jama’a na zirga-zirga kan hanyar Abuja zuwa Kaduna cikin kwanciyar hankali a tarayyar Najeriya, sai kwatsam ‘yan bindiga sun komawa satar mutane tare da garkuwa da su akan babbar hanyar.
Wallafawa ranar:
Kunna - 01:30
Talla
Bayanai sun ce a ranar lahadin da ta gabata, gungun ‘yan bindigar sun datse hanyar ta Abuja zuwa Kaduna, inda suka sace mutane sama da 30 a yankunan wajen garin Abuja.
Wakilinmu na Abuja Mohammed Sani Abubakar ya aiko mana da karin bayani cikin rohotonsa.
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu