Najeriya - Kaduna
Halin da ake ke ciki a Kaduna bayan dakatar da sufurin jirgin kasa saboda tsaro
Tun dai bayan da gwamnatin Najeriya ta sanar da rufe Zirga zirgar jiragen kasa daga Abuja zuwa Kaduna al'amurran kasuwanci da sufurin jama’a suka tsaya cak a tashoshin jiragen na kasa dake biranen biyu.
Wallafawa ranar:
Kunna - 03:06
Talla
Sai dai gwamnatin ta ce nan bada dadewa komai zai daidaita.
Wakilinmu dake Kaduna Aminu Sani Sado ya ziyarci tashar jirgin kasa da ke Rigasa a Kaduna ga kuma rahoton da ya aiko mana.
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu