Najeriya-Kaduna
Yadda gwamnatin Kaduna ta rushe gidaje 160 a unguwar Graceland ta Zaria
A makon jiya ne gwamnatin Jihar Kaduna a Najeriya ta rushe gidaje 160 Graceland da ke birnin Zaria, wadanda hukumomi suka ce an gina su ba bisa ka’ida ba. Wannan mataki ya jefa daruruwan mutane cikin halin kunci, saboda rasa muhallan su. Aminu Sani Sado ya ziyarci Zariar, kuma ga rahotan da ya aiko mana.
Wallafawa ranar:
Kunna - 03:09