Kaduna-Ilimi
Malaman Kaduna sun fusata da matakin rufe makarantun boko
A jihar Kaduna da ke Najeriya, sanawar kulle makaratun har sai baba ta gani bai yi wa wasu malamai da ma su makarantun kudi dadi ba, ganin cewa ta nan suke samun kudade da suke gudanar da rayuwarsu ta yau da kullum. Wannan na zuwa ne a daidai lokacin da 'yan bindiga suka zafafa hare-hare kan makarantun tare da sace dalibai.
Wallafawa ranar:
Minti 4
Talla
Kuna iya latsa alamar sautin da ke kasa domin sauraren cikakken rahoton Aminu Sani Sado
Malaman Kaduna sun fusata da matakin rufe makarantun boko
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu