Isa ga babban shafi
Najeriya-Kaduna

Rayuwa ta sauya a Kaduna saboda katse layukan sadarwa

Mazauna wasu yankunan jihar Kaduna da ke Najeriya da matakin katse layukan sadarwa ya shafa a kokarin gwamnati na kawo karshen matsalar hare-haren ‘yan bindiga, na ci gaba da bayyana mabanbantan ra’ayoyi akan matakin, inda wasu ke yabawa, wasu kuwa na kokawa kan halin kuncin da suka shiga, kwana guda bayan soma aikin wannan dabara.

Wani jami'in dan sanda a jihar Kaduna dake arewacin Najeriya.
Wani jami'in dan sanda a jihar Kaduna dake arewacin Najeriya. REUTERS/Afolabi Sotunde
Talla

Ku latsa alamar sautin da ke kasa domin sauraren rahoton wakilinmu Aminu Sani Sado 

 

01:30

Rayuwa ta sauya a Kaduna saboda katse layukan sadarwa

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.