Nijar
Ana zaman makoki a Nijar
Gwamnatin Jamhuriyyar Nijar ta ayyana zaman makoki tare da sauke tutar kasar na tsawon kwanaki 3 domin nuna juyayin mutuwar sojojinta kusan 50 sakamakon hare haren da Mayakan Boko Haram suka kai a tsibirin Karamga a ranar Asabar din da ta gabata. To ko ya ‘yan kasar suka ji da wannan al’amari? Daga Jihar Damagaram Wakilinmu Ibrahim Malam Tchillo ya aiko da rahoto.
Wallafawa ranar:
Talla
RAHOTO: Ana zaman makoki a Nijar
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu