Isa ga babban shafi
Brazil

kiran Marina Silva zuwa mutanen Brazil

‘Yar takarar da ta zo ta uku a zaben shugabancin kasar Brazil da aka gudanar ranar lahadi da ta gabata Marina Silva, ta bukaci magoya bayanta da su jeffa wa abokin karawar shugaba mai ci Aecio Neves kuri’unsu a zaben da za’a gudanar ranar 26 ga wannan wata na Okotoba.

Marina Silva,yar takara kuma mai adawa da Shugabar Brazil  Dilma Roussef
Marina Silva,yar takara kuma mai adawa da Shugabar Brazil Dilma Roussef REUTERS/Nacho Doce
Talla

Marina yar takara da  ta samu fiye da kashi 20 cikin dari a zagayen farko na zaben Brazil, ta bayana adawar ta  da manufofin shugaban mai ci wato Uwargida Dilma Roussef saboda haka take neman akayar da ita a zaben.

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.