Yadda ake gano cutar koda da kuma hanyar magacen ta ( Kashi na 2)
Wallafawa ranar:
Kunna - 09:53
Shirin Lafiya Jari Ce na wannan makon ya tattauna ne kan musabbabin kamuwa da ciwon koda a daidai lokacin da wasu alkaluma ke nuni da cewa, akwai mutane kimanin miliyan 17 da ke fama da cutar a Najeriya.
Shirin ya kuma yi dubi kan kalubalen da masu fama da cutar ke fuskanta musamman dangane da samun kudin kwanke kodar a Najeriya ko kuma kudin sayen maganin cutar.
Shirin ya tattaunawa da kwararrun likitoci wadanda suka yi cikakken bayani kan yadda wannan cuta ke kama jama'a da kuma yadda za a kauce mata.
Kazalika shirin ya zanta da masu fama da cutar ta koda, inda suka yi bayani kan yadda suke ji a jikinsu da kuma hanyar da suke bi wajen kokarin magance ta.
Ku latsa alamar sauti domin sauraren cikakken shirin tare da Azima Bashir Aminu
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu